An samu tsohon dan wasan Bercelona da laifin keta dokokin FIFA dangane da “munanan dabi’u na saba ka’idojin yin adalci ga ...
A sanarwar da kakakin jam’iyyar PDP na kasa, Debo Ologunagba ya fitar, tace jawabin shugaban ya nuna cewa babu fatan samun ...
Babban daraktan NSEMA, Alhaji Abdullahi Baba-Arah yace an samu nasarar ne sakamakon kai daukin gaggawa da al’umma ‘yan sa kai ...
Bayo Onanuga, yace Tinubu zai yi amfani da makonni 2 ne a matsayin hutun dake hade da aiki domin sake nazarin sauye-sauyen ...
Kyaftin din kungiyar kwallon kafar Manchester United Bruno Fernandez ya tsallake hukuncin dakatarwa daga buga wasanni 3 da ...
A cewar sanarwar da sakataren yada labaran karamar hukumar Mokwa, Abubakar Dakani ya fitar, kwale-kwalen na dauke ne da fiye ...
Abokan takarar biyu sun amince cewa yawan 'yan gudun hijirar da ke cikin Amurka ba bisa ka’ida ba babbar matsala ce.
A yau Laraba, Isra’ila ta ayyana cewa Sakatare Janar Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ba nagartaccen mutum bane, inda ta zarge shi da gaza fitowa karara ya yi allawadai da harin makami mai ...
Lauyansa ya ce lafiyar al-Bashir tana tabarbare wa a baya bayan nan, yana mai cewa amma yanayin bai tsananta ba.
A yau Alhamis, Majalisar Wakilai, ta amince da kudirin bincikar zarge-zargen almundahanar da wani mawallafi a kafafen sada ...
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya dora ne akan tattaunawa kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba ...